Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar

Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar, Real Estate, Karbala'.

اللهم لك الحمد على ما جرى به قضاؤك في اوليائك الذين استخلصتهم لنفسك ودينك إذ اخترت لهم جزيل ما عندك من النعيم المقيم الذي لا زوال له ولا اضمحلال بعد ان شرطت عليهم الزهد في درجات هذه الدنيا الدنيه وزخرفها و زبرجها فشرطوا لك ذلك وعلمت منهم الوفاء به

Masu cewa Yan Shi'a basu makokin Annabi (saw) sai na Hussain(as) To ga Amsarku nan ku gani. -Dubban Masoya ne suke kwara...
12/08/2026

Masu cewa Yan Shi'a basu makokin Annabi (saw) sai na Hussain(as) To ga Amsarku nan ku gani.
-
Dubban Masoya ne suke kwararowa Haramin imam Ali (as) domin tayashi jajen Shahadar Annabi (saw) wanda guba aka bashi.
-
اعظم الله لكم الاجر.
-
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar (Al'ha'iriy)

Alhamdulillah cikin ikon Allah Wasu daga cikin Daliban Hauza karbala da najaf, (Masu rawani) wadanda s**a fito daga ciki...
06/08/2026

Alhamdulillah cikin ikon Allah Wasu daga cikin Daliban Hauza karbala da najaf, (Masu rawani) wadanda s**a fito daga cikin Garin Katsina sun samu ganawa da da yin photo da Wakilin Yan uwa Almajiransa malam zakzaky (h) Shaik yakubu Yahaya Katsina. Malam yayi janhankali Akan cigaba da abinda ya kawomu. Allah yayi mana jagoranci.

Allah kayi amfani damu gurin taimakon addini ka.
-
Khadim Arkam Abdulhadi Abu Ashtar Al'ha'iriy

Alhamdu lillah An kammala Tattakin 40 na imam husain (as) A najeriya wanda malam zakzaky (h) ya rufe. -Assalamu Alaika y...
04/08/2026

Alhamdu lillah An kammala Tattakin 40 na imam husain (as) A najeriya wanda malam zakzaky (h) ya rufe.
-
Assalamu Alaika ya husain (as)

Haramun ne mutum yaci kasa ta ko'ina a duniya, banda kasar karbala (Ha'iril husain as). Allah ya sanyata magani ce daga ...
01/08/2026

Haramun ne mutum yaci kasa ta ko'ina a duniya, banda kasar karbala (Ha'iril husain as). Allah ya sanyata magani ce daga cuta, anasha ana warkewa.

Hadisai da yawa daga Ahlulbaiti as an ruwaito.

A wannan Rana ta 17 ga watan safar Imam Ridah (as) yayi wafati._Imam (as) ya kasance daya daga cikin limaman shiriya 12 ...
01/08/2026

A wannan Rana ta 17 ga watan safar Imam Ridah (as) yayi wafati.
_

Imam (as) ya kasance daya daga cikin limaman shiriya 12 da annabi saw yayi mana wasiyya da muyi riko dasu abayansa. Yayi shahada bayan Guba da aka sanya masa cikin abinci.

Kabarin imam (as) yana Cikin kasar Iran a garin mashhad. Wanda yazo acikin ruwayoyi na Ahlulbaiti as cewa sai Danshi'a na hakika yake bege da kaunar ziyarar makwancinsa.

Assalamu Alaika ya imam Ridah
-
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy

Ga mai Bukata mun hada dukkan karatun litattafan Fikihu, Akida, Mandiq, Falsafa, Usul, Nahawu, Sarfu, Luga, akwai pdf na...
28/07/2026

Ga mai Bukata mun hada dukkan karatun litattafan Fikihu, Akida, Mandiq, Falsafa, Usul, Nahawu, Sarfu, Luga, akwai pdf na kowane Littafi.
Sai mutum yaduba daidai bukatar sa ya saurara. Koda kana aiki kana sauraro zaka amfana. Cikin Akida da Fikihu. Kamar Littafin Wajiz da bidayatul ma'arifa.
-

GA link a comment

Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy

Prof A fito ayi bayani anbar baya da kura muma yan shi'a Baku fadi bayanai na sharadi da malaman mu s**a ambata ba.Prof ...
26/07/2026

Prof A fito ayi bayani anbar baya da kura muma yan shi'a Baku fadi bayanai na sharadi da malaman mu s**a ambata ba.
Prof Ibrahim makari fans
Prof. Ibrahim Maqari

Dama fadin gaskiya yanada wahala wasu mutane sunfi samun natsuwa idan a kace anyi alfasha, Amma mafita da annabi yazo da ita daga Allah Umar ya Hana sunfi tada hankali akanta.

Amirulmuminina Ali (as) Yana cewa : (...Godiya ga Allah da ya sanya goge laifukan Shi'armu  a duniya ta hanyar jefamasu ...
25/07/2026

Amirulmuminina Ali (as) Yana cewa : (...Godiya ga Allah da ya sanya goge laifukan Shi'armu a duniya ta hanyar jefamasu jarabawa. Domin Hakan yazama sababi na kubutarsu, saboda biyayyarsu ga Allah, Kuma sun cancanci Lada a gurin Allah..... ) بحار الانوار
-
Jarabawa da Yan shi'a suke fuskanta Cikin mutane tsangwama zagi, zagon kasa hanasu hakkinsu duka kisa. Duk Yana cikin fadar Allah cewa zai jarbci muminai. Kokuma jarabawa Akan dukiya lafiya Har mutum yaji cewa tayi yawa. Hakan duk Yana faruwa ne saboda laifukanda kuke aikatawa, shine Allah yake rage mana zunubi Dan gobe kiyama mu shiga aljannan. Allah Yana cewa ( ba wata musiba da zata same ku face daga abinda hannuwanku suke aikatawa.)
_
Allah ka tsaremu daga sabamaka, idan munsaba Maka zaka jarabemu, to ayimana mai sauki wadda zamu Iya cinyewa. Kadubi raunin da mukedashi.
_
Khadim Arkam Abdulhadi Abu Ashtar Al'ha'iriy
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar

Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un.Shahadar imam Hassan Al'mujtaba(as)!!!Yayi Shahada ne Ranar Bakwai ga watan Safar sh...
22/07/2026

Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un.

Shahadar imam Hassan Al'mujtaba(as)!!!

Yayi Shahada ne Ranar Bakwai ga watan Safar shekara ta hamsin bayan hijira. Imam yayi shahada ne sanadiyyar Guba da matarsa (Ja'da) ta sanya masa cikin abinci.

Kadibul rawandi ya ruwaito daga imam sadiq (as) yace watarana imam Hassan (as) yana zaune da iyalinsa, sai yake cewa : Hakika ni zani mutu ne da guba kamar yadda aka kashe annabi (saw) da ita, sai s**ace wanene zai aikata maka hakan?!! sai yace masu, matata Ja'da, sai s**ace to mizai hana ka koreta daga gidan tunda ba mata daya garekaba.!! Sai imam yace " ai haryanzu bata aikata komaiba, dan haka mutane zasu iya mata uzuri s**e babu abinda tayi mani na koreta.
Ba'a dauki tsawon lokaciba mu'awuya ya aiko mata da guba akan cewa tasa masa ciki abinci, idan ta kasheshi zai aura mata dansa yazidu, kuma zai bata kudi mai yawa.

Bayan imam yayi azumi alokacin buda bakinsa, kuma ranar ana zafi mai tsanani, ta kawowa imam nono wanda tasawa guda. Bayan imam yasha sai yafara jin alamar gubar, sai yace ya aduwatallah kin kashe ni, kema Allah ya kasheki. Kuma wallahi bazaki samu abinda kikeso ba, hakika sun rudeki kuma zasu tozartaki.

Babu jimawa jikin imam yayi tsanani idan yaje zagayawa sai yan hanjinsa suke zubowa. Babu jimawa imam yayi shahada.
Dataga haka sai ta gudu gurin mu'awuya dan yabata alkawarinta sai yace lallai shi bazai aura mata dansa ba, saboda shima wani yana iya sata tabashi guba amma kudi zai bata. Bayan ta karbi kudin Allah ya jarabeta da ciwo wanda duk kudin s**a kare wajen neman magani a haka har ta mutu zuwa jahannama.

Imam (as) yayi wasiyya da a rufeshi kusa da kakansa (saw) sai Matar annabi A'isha tace lallai ita bazata yarda arufesa kusa da dakinta ba, nanndai aka samu sabani daga karshe aka tafi da gawar baki'a don arufesa, anan ma saida aka samu makiya Allah s**a jefi gawar da kibiya. Kaduba cikin littafi (مقاتل اللطالبيين)
-
Wani zai iya tanbaya miyasa imam yasan cewa ita zata bashi guba kuma yazauna da ita.

Amsa shine : Wajibi ne ga imami ma'asumi yayi mu'amala da mutane a zahirinsu, ilimin da Allah ya bashi na sani wasu abubuwa na boye, baya nufin imam yayi aiki dasu, shiyasa annabi dukda yasan munafukai acikin sahabbansa Amma bai korarsu, yana zama dasu a haka, har sai mutum yayi laifi afili kowa ya gani sai a hukuntashi. To shima imam bazai hukuntata da abinda Allah yasanar dashi ba kafin ta aikata, sai idan ta aikata.
-
Miyasa Imam hassan (as) yayi sulhu da mu'awuya.

Amsa. : Imam (as) ya shirya runduna basau dayaba wadda zai yaki mu'awuya amma mu'awuya ya sayesu da kudi yazama imam bayada mataimaka har cikin masallacin Annabi bayada aminci na rayiwarsa, saida masu binsa sallah s**a sokesa da barandami acinyarsa yayi jinya. Mafi yawan mutane basu tare dashi. Ganin haka imam (as) yayi aiki da umarnin annabi (saw) Amma abinda yayi sulhu akansa shine. Sudaina yaki - Imam (as) Shine shugaban musulmi shikuma mu'awuya zai cigaba da gudanar da siyasar musulumci abinda yashafi hudda da sauran kasashe- idan mu'awuya ya mutu, komai zai koma gurin imam. Amma duk wadannan sai da ma'awuya ya saba karshe ma yasa aka kashe imam (as).
-
اعظم الله لكم الاجر.
-
Khadim Arkam Abdulhadi (Abu Ashtar) Al'ha'riy.
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar

Allah ka karbi uzurin baba
19/07/2026

Allah ka karbi uzurin baba

Address

Karbala'

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar:

Shortcuts

Share

Category