Adon Gaskiya

Adon Gaskiya To flight information about state to the public

YANZU-YANZU: Ana zargin Shugaban Jam'iyyar APC, Adamu Da Karbar Cin Hanci Domin Yiwa Jam’iyyar Zagon Kasa Wasu masu zang...
18/10/2022

YANZU-YANZU: Ana zargin Shugaban Jam'iyyar APC, Adamu Da Karbar Cin Hanci Domin Yiwa Jam’iyyar Zagon Kasa

Wasu masu zanga-zanga a ranar Talata sun mamaye sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa, inda s**a dakile gudanar da dukkan ayyuka

Daga cikin masu zanga-zangar sun zargi Adamu da karbar cin hanci daga wasu ‘yan siyasa a jam’iyyar PDP a babban birnin tarayya Abuja, domin tabbatar da cewa jam’iyyar adawa ta lashe zaben FCT a 2023.

A yayin zanga zangar an bijirewa duk wani kiraye-kirayen da jami’an tsaro s**a yi, inda s**a bukaci a gaggauta tsige shugaban jam’iyyar Abuja, Abdulmalik Usman, inji rahoton Daily Sun.

“Dole ne a tabbatar da cewa ba a rantsar da Abdulmalik a karo na uku ba, idan har shugaban jam'iyya na kasa ya kasa hakan na nufin ya karbi kudi daga hannun PDP domin APC tai rashin nasara a babban birnin tarayya Abuja a zaben 2023,” inji wasu daga cikin masu zanga-zangar

16/10/2022
Tun Kafuwar Jahar Kebbi Ba Ataba Dan Majalisar Tarayya Da Al'umma S**a Amfana dashi ba Irin Honourable Bello Dallatu Kog...
16/10/2022

Tun Kafuwar Jahar Kebbi Ba Ataba Dan Majalisar Tarayya Da Al'umma S**a Amfana dashi ba Irin Honourable Bello Dallatu Kogunan Abdullahin gwandu Wanda Shine Dan Majalisar Tarayya Ashekarar 2019 Zuwa Yanzu Ya Taimaki Dinbin Al'umma Suru da Bagudo Fannin Noma Ya Tallafama Matasa Maza da Mata ya Koyamusu Sana Ar yi Yaba Sara kuna Motoci Duba da Haka A Yanzuma Azaben Shekara ta 2023 Sunce Zasuyi Tsaye suga ya Maimaita Kujerarsa Saboda kwazone Da kokarin da Yama Al'ummar sa Yana cikin Yan Majalisar da baiyi Primary election da kowa ba Al'umma S**a Taru S**ace Sun yarda Da Ya tsaya Takara Akaro Na 2 Baya da Haka Al'ummar Suru da Bagudo Sunyi Tsaye Da yadawo Ya Maimaita Kujerarsa kuma Zasu masa Ruwan kuri u Saboda suga ya sake Maimaita Kujerarsa Saboda cigaban da ya kawo musu Kuma baya da Haka Fatar Al'ummar Suru da Bagudo Suna Masa Fatar Shekara 2023 Yazama Shine Sipicer Ah Nigeria Honourable Bello Dallatu Al'ummar Suru da Bagudo Suna Maka Fatan Alkairi (daga malam jety

Kira Ga Al'ummar Jahar Kebbi Maza da Mata Muguje Zaben Tumun dare Kamar yadda Muka yi A Shekarar da Ta gabata 2015 da ku...
15/10/2022

Kira Ga Al'ummar Jahar Kebbi Maza da Mata Muguje Zaben Tumun dare Kamar yadda Muka yi A Shekarar da Ta gabata 2015 da kuma 2019 To yanzu Lokaci yazo da Zamu Amfana Mutsaya Muzabi Dan Takara Wanda ya Cancanta Akowane perty Yake yake Kowace Jam'iyyar yake Saboda gudun Zaben Tumun dare Kamar yadda mu kayi A baya Domin Al'umma Susan Amfanin romon damokwaradiya Ba Azo Ana Baka wasu Yan Canji kana Tallar Karya da Gaskiya Ah social media ba Musamman matasan mu da S**a dauki harakar social media S**a maidata Sana ah ba Kuma ba wani Abu Ake basu ba Madadin A taimake Su A basu Aikin yi Saidai Abarsu Ana basu Yan Canji idan Akeje taro Suna qarya Su k**a daukar photo Atashi Adan basu wana Abu Yak**ata Matasa Mu Halkanta Mutuna Cewa duk Abinda za a Baka bazai Fiddakai Talauci Ba Kai Tsaye Don ganin Kazabi wakilin da zai Fiddakai cikin qangin Talauci da Fataran da Qasa take ciki ba

"Alhamdu Lillahi"Cikin iyawar Allah tafiyar Siyasar "GENERAL Aminu Bande" tana tafiya abisa tsari da kuma nasarori inji ...
12/10/2022

"Alhamdu Lillahi"

Cikin iyawar Allah tafiyar Siyasar "GENERAL Aminu Bande" tana tafiya abisa tsari da kuma nasarori inji Allah.

Tun tashin farko bayan ritaya a gidan Soja, GENERAL Aminu yashigo gidan Siyasa da ƙafar dama. Munga nasarori tun lokacin tuntuɓar manya da ƙananan ƴan siyasa a faɗin Jahar Kebbi.

Dukkan wasu ƙalubale da ɗan takara ke fuskanta kafin yazama ɗan takara, GENERAL Aminu ya tsallakesu cikin iyawar Allah har an wayi gari shine halastaccen ɗan takarar kujerar Gwamnan Jahar Kebbi da izinin Allah.

Yau 12/10/2022 an buɗe yaƙin neman zaɓe na ƴan takarar Kujerar Gwamna da ƴan Majalisar Jaha k**ar yanda dokar Ƙasa ta tanada.

Saboda haka muke sanar da Al'ummar Jahar Kebbi cewa munshirya tsaf! domin shiga lungu da sako domin tallata ɗan takararmu mai Albarka,mai daraja,kuma mai kima a Idon Al'umma.

Zamu zagaya ƙananan hukumomi 21 dake faɗin Jahar Kebbi Birni da ƙauye k**ar yanda yaddace, domin neman goyon bayan jama'a tare da tallata musu manufofin GENERAL Aminu na Alheri zuwa ga Al'ummar Jahar Kebbi Birni da karkara.

Mu goyi bayan "GENERAL" , mu ƙauracema duk wani ɗan takarar jeka-nayika da ƴan-aike.Jahar Kebbi na buƙatar mutum jajirtacce, masanin aiki, mai Ilimi, mai kuzari da jini a jiki, irin "GENERAL Aminu Bande".

GAB!2023 da Ƙarfin ALLAH! 💪.

Jaafar Ibrahim Commando .

Chairman, Kebbi State PDP New Media Team.

Sabuwar Hanyar Yaudara irin na Gwamnatin Jihar Kebbi Munsamu labarin cewa gwamnatin Jihar Kebbi tasa Jami'an tsaro suna ...
11/10/2022

Sabuwar Hanyar Yaudara irin na Gwamnatin Jihar Kebbi

Munsamu labarin cewa gwamnatin Jihar Kebbi tasa Jami'an tsaro suna k**a talakawa manoma waɗanda s**aci bashin Labana Rice Mills suna kaisu kotu dasunan cewa wai Labana Rice Mills ce tayi ƙarar su, wasu har gidan yari an kaisu.

A shekarun baya das**a gabata kamfanin shinkafa na Labana Rice Mills mallakar Sen. Muhammad Adamu Aliero yayi bada bashin kuɗi ga manoma ta hanyar bankin Starling Bank dake nan Birnin Kebbi da zummar habbaka noma a Jihar Kebbi. Wannan bashin manoma zasu biyashi ta hanyar amfanin gona da kuma kuɗi na tsawon shekaru kuma har yanzu akwai waɗanda ke biyan bashin a sannu sannu batareda an takura musu ba.

Amma sai gashi a cikin kwanakin nan Gwamnatin Jihar Kebbi ta haɗa baki da bankin Starling Bank inda bakin yaba gwamnati bayanan wasu waɗanda s**a anshi bashin daga kamfanin Labana inda akasa jami'an tsaro suna biyar talakawan manoman har gida ana k**asu ana kaisu kotu da sunan wai Kamfanin Labana Rice Mills ne yayi ƙararsu bayan Lokacinda akayi yarjejeniyar biyan kuɗin bai wuce ba, wasu ma har gidan yari ankaisu

Wannan bakomai bane sai dambala da lalacewa dakuma rashin dubara irin na Gwamnatin Jihar Kebbi da jami'an ta, wai da zummar wai a ɓatawa Sen. Muhammad Adamu Aliero suna a wajen manoman daya taimaka dakuma sauran al'ummar jihar kebbi.

Gwamnatin Jihar Kebbi tayi iya ƙoƙarinta wajen ganin cewa tayi amfani da rikicin cikin gida dakuma kotu wajen ganin ta hanawa Sen. Muhammad Adamu Aliero da Sen. Dr Yahayya Abdullahi Mallamawan Kabi takara kuma hakan bai yuyu ba Allah yayi watsi da shirin ta to shine yanzu ta ɓullo dawata sabuwar hanyar yaudarar Al'umma don ɓata sunan Sen. Muhammad Adamu Aliero.

Muna kiraga al'ummar Jihar Kebbi musamman Manoman das**a karɓi bashin kamfanin Labana Rice Mills dasuyi watsi da duk wata barazana ko jita jita dasukeji ko dasuji akan bashin da Labana Rice Mills ta basu, Labana batayi ƙarar kowa ba kuma ba tasa a k**a kowa ba kuma su kwantarda hankalinsu su cigaba da biyan bashin k**ar yadda s**a saba.

Dafatar Allah yataimaki Sen. Muhammad Adamu Aliero ya kareshi daga Shairin Makiya da Mahassada kuma Allah yabashi Nasara a zaɓe mai zuwa.

Sen. Aliero Media Team.
11-10-2022

A duk lokacin da kassamu wata dama ta Matsayi,Mulki,Dukiya,shugabanci, da matsayin da zaka iya yima wani Alfarma toh ka ...
02/10/2022

A duk lokacin da kassamu wata dama ta Matsayi,Mulki,Dukiya,shugabanci, da matsayin da zaka iya yima wani Alfarma toh ka tsaya ka natsu ka kyautatama Al'umma. Idan ka kyautata tare da yin kyakkyawar mu'amala da mutane, toh duk lalurar da ka ɗauko jama'a basu barinka da ita.

-GENERAL Aminu Bande.
-Sen. Dr.Yahaya Argungu.
-Senator Muhammad Adamu Aliero.

Sai kuyima Allah godiya saboda taku tayi kyau. Kun ɗauko lalura kashi 90% na Al'ummar Jahar Kebbi sun biku ba tareda kunyi tara-tara da kowa ba, sai don saboda kima,daraja,mutunci,da kuma anfanuwa da al'umma sunkayi daku. Saboda haka kunzama abin koyi a siyasar Jahar Kebbi ko anƙi ko anso.

PDP ta amshe Jahar Kebbi.

Baya ta HaihuƊalibban da Gwamnatin Jihar Kebbi ta Tura a Ƙasashen waje domin karatu a fiyeda rabinsu duk suna gida zaune...
29/09/2022

Baya ta Haihu

Ɗalibban da Gwamnatin Jihar Kebbi ta Tura a Ƙasashen waje domin karatu a fiyeda rabinsu duk suna gida zaune.

Muna kiraga Gwamnan Jihar Kebbi Sen. Abubakar Atiku Bagudu dayawa Allah yataimaka ya yabiya sauran kuɗi domin yaran su samu zuwa Karatu k**ar yadda aka yaɗawa Duniya cewa an tura yara fiyeda ɗalibbai 300 a ƙasashen waje.

Sai gashi ƙalilan daga cikinsu ne s**a samu zuwa karatun.

Inanan ina neman Ɗan Jaridar ga ruwa a Jallo muyi Ƙaniya dashi.Inji dalilin da yassa yayyima kawuna tambayar "Ukku ga Wa...
29/09/2022

Inanan ina neman Ɗan Jaridar ga ruwa a Jallo muyi Ƙaniya dashi.Inji dalilin da yassa yayyima kawuna tambayar "Ukku ga Wawa Huɗu ga Marar Sani".

Haka kawai ya iske kawu da tambayoyi k**ar haka;

-Sabbene shin ya maganar kuɗɗin Ambaliyar Ruwa da ankayi shekaru ukku zuwa huɗu da sunka gabata❓❓.

-Your excellency Jirgi ya nutse da mutanen Warrah dake Masarautar Yauri wanda yayyi sanadiyyar mutuwar sama da mutum Ɗari. Iyalan mamatan sunsamu tallafi daga wurare daban-daban amma har yanzu tallafin baikai hannunsu ba, shin ina tallafin ya tsaya❓❓.

-Ranka ya daɗe anbada izinin fitar da kuɗɗi sama da Naira Miliyon Ɗari Takwas(N800,000,000) domin kammala aikin sabuwar sakateriya wadda tsohon Gwamna "Alhaji Sa'idu Nasamu Ɗakingari" yaffara. Munga aikin yazama cin Jiran Kare, ya ƙi ci ya ƙi cinyewa bayan anyita kururuwa ana murnar shine aiki mafi girma a gwamnatinka.Miye dalilin rashin kammala aikin❓❓

-Sabbene antaɓa fitar da wani labari daga Ofishin Kwamishinan Ayukka na Jahar Kebbi cewa ankashe kuɗɗi Billion Ɗari Ukku da sittin (N360,0000,0000,0000) Domin shimfiɗa tituna a cikin Jaha.Shin Sabbene idan hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa irinsu "EFCC da ICPC" s**azo bincike a inane zaku nuna musu waɗannan tituna a Jahar Kebbi da kunkayi cikin shekaru biyar❓❓.

-Daga Ƙarshe your Excellency idan anfara yaƙin neman zaɓe shin zakaje kamfe tareda ɗan takarar Gwamnanku na APC❓❓ kuma idan har kaje kahau mambari anka baka lasifika wace hujja zakaba Al'ummar Jahar Kebbi wadda zata zama hujja garesu na zaɓen Ɗan takararku❓❓ shin zakace musu wannan ɗan takara zaiyi mulki k**ar yanda kayyi❓❓.

Waɗannan sune tambayoyin da yayyima kawuna😒, har yanzu dai kawu baice ko ƙala ba yananan yana kallon Ɗan Jarida.

A halin yanzu dai ina wurin Maigidana Hon Ibrahim Umar Ummai ina ɗaukar Karatu, idan nagama zanje gidan Babana Alhaji Sani Ɗododo in aje kayana infita neman wanga ɗan Jarida don inji dalilin yima kawuna waɗanga Tambayoyi.

29/09/2022
"AKUYA 🐏 KO BATA HAIHUWA TAHI KARE🐩""Senator Muhammad Adamu  Aliero" yaƙara amsa sunan "JAGORAN SIYASAR JAHAR KEBBI" bay...
28/09/2022

"AKUYA 🐏 KO BATA HAIHUWA TAHI KARE🐩"

"Senator Muhammad Adamu Aliero" yaƙara amsa sunan "JAGORAN SIYASAR JAHAR KEBBI" bayan wani hukunci da kotu ta yanke jiya anan Birnin Kebbi gameda tsayawa takararshi a kujerar "senata na kebbi ta tsakkiya".

Gwamnatin Jahar kebbi a ƙarƙashin jam'iyyar APC da muƙarrabanta sunshiga halin "ha'ula'i" tun lokacin da Senator Adamu Aliero ya bayyana ficewarshi daga APC tareda takwaranshi Senator Dr.Yahaya Abdullahi Argungu da dukkan magoya bayansu.

Tun a wannan lokacin Gwamnatin Jahar Kebbi ta kasa bacci da Ido biyu, ta shiga ƙulle-ƙullen tuggu da haɗin kan wasu ɓaragurbin ƴan jam'iyyar PDP.

Saboda haka "Senator Muhammad Adamu Aliero" saidai kayima Allah godiya abisa ga wannan baiwa da yayyima ta rike ragamar siyasar Jahar Kebbi na tsawon lokaci da har ankai fagen Gwamnati na jin Tsoronka.

Zaɓe mai zuwa wanda za'ayi na 2023 PDP a Jahar Kebbi tayi babban bagire. Bagire na farko shine samun ɗan takarar Gwamna mai "NAGARTA" da kima da farin jini wato "GENERAL Aminu Bande". Wanda yake sanadiyyar tsayar dashi takara dubban mutane daga wasu jam'iyyu sunkayi tururuwa sunka shigo jam'iyyar PDP.

Bagire na biyu kuma shine shugabancin jam'iyyar PDP na Jahar Kebbi gaba ɗaya, daga matakin Jaha har Mazaɓa.

Bagire na Ukku shine samun gogaggen ƴan siyasa masu jama'a tare dasu, wato su "Senator Muhammad Adamu Aliero", "Dr. Yahaya" da sauran mutanensu ƴan siyasa.

Dukkan waɗanda sunkayi murna da hukuncin da kotu ta yanke jiya kashi 98% duk ƴan APC ne, miyassa haka😀❓❓.

Daga ƙarshe muna ƙara jaddama Al'ummar Jahar Kebbi gaba ɗaya cewa "Senator Muhammad Adamu Aliero" ya ɗaukaka ƙara zuwa kotu ta gaba kuma shine ɗan takarar Senator na Kebbi ta tsakkiya a zaɓe mai zuwa na 2023, kuma shi zai waƙilci Kebbi ta tsakkiya da yardar Allah.

Senator Adamu Aliero zaiyi Nasara kuma zaiyi tsaye wajen tabbatar da Nasarar dukkanin Ƴan takarar Jam'iyyar PDP. "INSHA ...
28/09/2022

Senator Adamu Aliero zaiyi Nasara kuma zaiyi tsaye wajen tabbatar da Nasarar dukkanin Ƴan takarar Jam'iyyar PDP. "INSHA ALLAH"

Babu wani ɗan Adam dazai iya kawar da abinda Ubangiji ya tsara, haka kuma babu wani kalar makirci ko yaudara kokuma tunguila dazai iya baka Mulki idan Allah bai nufeka da samun mulki ba.

Duk wani ɗan Jihar Kebbi yasan dirma da ɗaukakar da Allah yabaiwa Sen. Adamu Aliero a cikin Jihar nan dama Ƙasa baki ɗaya, haka kuma kowa na sane da tasirin sa dakuma dogewarsa a siyasar Ƙasar nan. Sanin haka ne yasa maƙiya da mahassada waɗanda s**a tabbatar da cewa idan sun kara da Sen. Adamu Aliero zasu sha kaye, shiyasa suke yita ƙulle ƙullen sheri da munafuci dakuma tunguila domin ganin Sen. Adamu Aliero baiyi takara ba.

To muna son ku sani cewa "kudaina murna karen ku yak**a barewa, domin ta tana iya sulɓucewa a koda yaushe". Bayan wannan Highr Court akwai Court of Apple daku Supreme Court kuma dukkansu ba anan Jihar Kebbi suke ba haka kuma ba Alƙali ɗaya garesu ba.

Haka kuma muna ƙara gaya muku cewa yaudara da makirci basu isa subaku mulki ba, kuma babu wanda ya isa ya kawar da hukuncin Ubangiji.

Insha Allah sai kunyi kunya kuma zakuga abinda kukewa gudu na faɗuwar zaɓe, insha Allah sai kun faɗi kuma Insha Allah sai Sen. Muhammad Adamu Aliero yayi Takara a Jam'iyyar PDP mai Albarka.

Address

Ahmadu Bello Way
Birnin-Kebbi
65804

Telephone

+2348105839043

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Adon Gaskiya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Adon Gaskiya:

Share

Category