17/02/2026
A cewar hukumomin Saudiyya, za a tashi da azumin Ramadana na shekarar Musulunci a Gobe 'Sakamakon Allaha Ya Bayyana Mana Jaririn Watan Ramadan ' Alhamdu lillah Thanks God 'Allah Kasa ๐ Muga mafarin Wannan wata me Albarka Sannan Muci Albarkacin Annabi Muhammadu ( S ... A ... W )
muga Karshen Watan Lafiya 'Ameen Summer Ameen โ๏ธ Allah Ya Karawa Abbai Daraja